Matsalar masu garkuwa da mutane da ke tare hanyar mota ta sa jama’a da dama sun koma tafiya ta jirgin kasa don gujewa fadawa tarkon masu satar mutanen.
Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya wato CBN kuma dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2019, Kingsley Moghalu, ya alakanta yawan barin kasar da matasa ke yi a halin yanzu ga matsin tattalin arziki da rashin kyawun yanayin rayuwa.
Hukumomin jihar ta Legas sun dora kasuwar baje kolin a ma’aunin kasuwa mafi girma a Najeriya, yammaci da tsakiyar Afirka da ake budewa.
Sai dai kungiyar ta ce ta janye yajin aikin ne iya tsawon mako shida don ta ba gwamnati damar daukan matakan biya mata bukatunta.
A cewar babban sakataren majalisar, hakan daidai yake da tafka asarar dalar Amurka tiriliyan 3.3.
Ya zama wajibi gwamnatin tarayya ta yi amfani da karfin yawa da kwazo- matasa wajen rage hasturan matsalar tsaro a kasa.
Tankar man ta fadi ne yayin da direbanta ke kokain shiga shataletalen da ake kira Maidoki a birnin Yola da ke jihar Adamawa a arewa maso gabashin Najeriya.
“Mun yi amannar cewa, sana’ar cajin waya, wani fanni ne da yake taimakawa ‘yan fashin daji wajen samun hanyoyin sadarwa.”
Mako daya da kulle kasuwanni biyu a jihar Kaduna, gwamnatin ta sake sanar da kulle dukkanin kasuwannin mako dake kananan hukumomi biyar da ke shiya ta biyun jihar har sai abin da hali ya yi.
Wannan shi ne karon farko cikin shekara 44 da kamfanin NNPC ya bayyana baki dayan ribar da ya samu tun da aka kafa shi in ji sanarwar Femi Adesina.
“Gwamnatin jihar Kaduna ta ba da umarnin rufe kasuwannin na sati-sati na garin Ifira da kuma garin Sabon Birnin Daji.” In ji Samuel Aruwan.
Kamfanoni masu zaman kansu a Najeriya sun zuba jarin sama da Naira Biiyan 500 don inganta ayyukan hukumar NADDC
Domin Kari