Kasar Senegal ta sha da kyar a wasanta na farko da Zimbabwe na gasar kwallon kafar cin kofin nahiyar Afirka da ake fafatawa a kasar Kamaru.
A ranar Litinin Senegal za ta hadu da Zimbabwe, Guinea da Malawi, Morocco da Ghana sai Comoros da Gabon.
An kammala wasan karshe na gasar kokawa ta gargajiya ta kasa karo na 42 a Jamhuriyyar Nijar inda ‘yan kokawa tamanin daga yankuna takwas na kasar suka fafata a wannan gasa mai farin jini.
Senegal ita ce ta zo ta biyu a wasan karshe da ta buga da Aljeriya a gasar ta AFCON ta shekarar 2019. Aljeriya ta doke Senegal da ci 1- 0 ta lashe kofin.
“Ya kamata a ce na fito na bayyana sakona ta yadda za a fi saurin fahimta," In ji Lukaku.
A tsakanin watannin Yuni da Yulin bara ya kamata a yi gasar, amma annobar COVID ta sa aka dage zuwa bana.
A minti na 82 dan wasan Wolverhampton Joao Moutinho ya zura kwallo a ragar United a wasan da suka kara a gasar Premier League wanda aka tashi 1-0.
A cewar sanarwar, an saka sunan Lookman a jerin ‘yan wasan a mataki na farko, bisa tunanin cewa za a kammala tantance shi kafin a fara gasar ta AFCON.
Dan shekara 34, Messi ya ci wa PSG kwallaye 6 cikin dukkan wasannin da kungiyar ta buga a gasa daban-daban.
Wannan sabuwar doka ta rutsa da mai tsaron gidan tawagar ‘yan wasan ta China Zhang Linpeng, wanda ya mamaye jikinsa da zanen na tattoo.
Peseiro ya taba rike mukamin mataimakin koci a kungiyar Real Madrid a tsakanin shekarun 2003-2004
Gabanin kwallon da Lookman ya zura a ragar Liverpool, Mohamed Salah ya zubar da bugun fenariti a minti na 16.
Domin Kari