Ana can ana kan fafatawa a gasar cin kofin zakarun Turai na kwallon kafa da a ke kira Champions Ligue.
Hukumar ta dauki wannan matakin ne bayan wani hargitsi da aka samu a lokacin da Najeriya ta kara da Ghana a wasan neman shiga gasar kwallon ƙafa ta duniya a watan Maris.
Duk da cewa kungiyar ta lashe gasar Ligue 1 a karshen makon da ya gabata, hakan bai hana ci gaba da ce-ce-ku-ce kan tafiyar Pochettino ba.
Yanzu hankali ya karkata kan dauki ba dadin da ake kan yi tsakanin Man City da Real de Madrid. Man City dai ba ta daukar gamuwarta da Real de Madrid a matsayin abin wasa, tun bayan da Real Madrid ta mauje Chelsea.
Abuja, Najeriya.
PSG na da maki 15 a saman teburin gasar, za kuma ta lashe kofin ne a karo na 10 idan ba ta sha kaye a hannun Lens ba.
Hakan na nufin Neymar da Lionel Messi da ke taka leda tare a kungiyar PSG da ke Faransa, za su yi hamayya da juna idan har sun samu zuwa wasan.
Wannan karon, shirin labaran wasanni a takaice, ya karade sassa da dama. Hatta Jamhuriyar Nijer, inda wasu kungiyoyin kwallon kafa na mata su ka fafata.
Manajan Liverpool, bai ji dadin tambayar da aka yi mar kan kwantaragin Mane ba. Amma ya yi alkawari ma ‘yan jarida cewa “ku za ku fara sanin abin da ya faru.”
Shahararren dan wasan kwallon kafa din nan, Cristiano Ronaldo, na cikin matukar bakin ciki sanadiyyar rasa daya daga cikin 'yan tagwayensa.
Tuni hukumar kwallon kafar kasar ta NFF ta janye kwantiragin shekara biyu da rabi da ta ba Eguavoen, kana ta rusa tawagar masu horar da kungiyar ta Super Eagles.
Ghana ta samu wannan dama ce saboda ta bi Najeriya har gida ta zura mata kwallo daya.
Domin Kari
No media source currently available
1. Messi ne mafi cin kwallo a Argentina, kuma mafi taimakawa a ci kwallo 2. Babu wani a La Liga da ya taba cin kwallo da bugun ‘freekick’ fiye da Messi 3. A La Liga, Messi ne ya fi cin kwallo sau uku a wasa guda. 4. Babu shahararren dan wasan kwallon kafa da aka yi ta sa hotunansa a kwalayen...
Fitaccen dan wasan kwallon kafa Diego Maradona ya mutu bayan fama da matsalar bugun zuciya, a cewar mai magana da yawunsa.
Ga zabin VOA na jerin gwarzayen ‘yan wasan kwallon kafar Afirka biyar da za su buga wasa a yau. Wasu daga cikinsu sanannu ne – yayin da ta yi wu, ba ku san wasunsu ba…. tukuna. Su waye a jerin fitattun ‘yan wasanku a fagen kwallon kafar nahiyar Afirka a yau?