Lagbaja ya bayyana hakan ne a yayin da yake gabatar da jawabi a taron lakca kan mutumin daya fi fice a shekarar 2024 mai taken, “rawa da gudunmowar rundunar sojin Najeriya ga cigaban kasa”, wacce cibiyar nazarin zaman lafiya da mahimman fannonin ilimi, na jami’ar Ilori ta shirya.