Wurare da yawa da suka samu nasarar farko a yaki da coronavirus, yanzu suna ganin sabbin kamuwa da cutar bayan da suka sassauta dokokin kulle, cikin su har da Vietnam, Australia da kuma Hong Kong.
Hukumar dakile yaduwar cututtuka a Najeriya, (NCDC), ta fitar da alkalumma a kan yakin da take yi da yaduwar COVID-19 a wani sakon Twitter a jiya Litinin.
Hukumomi a Amurka na duba yiwuwar amincewa da wani shirin ba al'umar kasar wasu karin kudaden tallafi domin rage radadin da cutar coronavirus ta haifar a kasar.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta babbatar da samun wani mutum dauke da kwayar cutar Coronavirus a Najeriya.
Ana ci gaba da samun bullar cutar zazzabin Lassa a wasu sassan Najeriya, abinda ya sa hukumar NCDC fidda sanarwa akan halin da ake ciki.
Domin Kari