Mai martaba Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ya jaddada cewa duk wadanda ke daukan makami suna kisan jama’a da sunan addini, zasu fuskanci mummunan hukunci daga Allah.
“Akwai bukatar a kara mayar da hankali wajen tabbatar da doka da oda da kuma sake gina tubalan zaman lafiya,” a tsakanin al’uma.
Al’ummar kauyen Yalwan Zangam a karamar hukumar Jos ta Arewa a jihar Filato na zaman fargaba da tashin hankali bayan da ‘yan bindiga suka shiga kauyen a daren ranar Talata suka hallaka maza da mata da yara kanana.
Dakarun Najeriyar sun kashe 'yan bindigar ne bayan da suka halaka wasu 'yan sanda uku masu farin kaya, wadand suka je bincike a yankin karamar hukumar Mangu.
Kungiyar Jama’atu Nasril Islam a Jihar Filato ta ce ba ta ba kowa ko wata kungiya damar gudanar da wani tattaki ko zanga-zanga a harbar babban masallacin da ke birnin Jos ba.
Rundunar sojin da ke aikin wanzar da zaman lafiya a jihar ta ce ta kama mutum 12 da take zargi da hannu a kisan matafiyan.
Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta ce ta gano wasu shugabanni da aka ba su beli ake kuma mika yatsa a kansu kan hare-haren da aka yi a wasu sassan arewacin jihar.
An kashe mutane da dama a wani rikici tsakanin Irigwe da Fulani a karamar hukumar Bassa da ke jihar Filato.
Kiristocin Najeriya masu ziyara sun tashi a karon farko zuwa kasar Jordan don gudanar da ayyukan ibada tun bayan barkewar Annobar COVID-19.
Majalisar dake sasanta tsakanin addinai a jihar Filato, ta kalubalanci jami’an tsaro da su gaggauta gano wadanda ke shigar-burtu da kakin soja ko na ‘yan sanda suna hallaka mutane.
Kai wa juna hare-haren ramukon gayya tsakanin Fulani makiyaya da manoma a kananan hukumomin arewacin jihar Filato, ya kasance abin da ke haifar da barazana ga zaman lafiya a yankin.
Kungiyar kwadago a Jihar Nasarawa da ke tsakiyar arewacin Najeriya ta kasa cimma matsaya da gwamnatin Jihar kan yarjejeniya da zai kawo karshen yajin aiki da ma’aikatan Jihar ke yi.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ki amincewa ya sanya hannu kan yarjejeniya da kungiyar kwadago dake yajin aiki saboda janyewa da gamayyar kungiyoyin ma’aikatan jinya a jihar ta yi daga yarjejeniyar.
A karshen makon jiya ne wa’adin mulkin shugabannin kananan hukumomin jahar Nasarawa ya kare suka kuma mika mulki wa daraktocin ma’aikatan kananan hukumomi goma sha uku na jahar.
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Filato, ASP Gabriel Uba, ya tabbatar da mutuwar mutum bakwai ne a yankin na Dong inda ya ce ba su kama kowa ba amma suna kan gudanar da bincike.
Matasa daga sassa daban daban na Najeriya sun gudanar da gangamin karbar mulki daga hannun dattawa.
Majalisar addinai ta jihar Filato ta ce za ta dauki matakan tattaunawa a matsayin hanya mai kyau ta zaman lafiya tsakanin mabiya addinai daban-daban a jihar.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za ta samar da kayan aiki don tabbatar da duk wani dan Najeriya ya sami rigakafin COVID.
Jihar Filato da ke tsakiyar arewacin Najeriya, ta sha fama da rigingimu masu nasaba da addini da kabilanci.
Kungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya tace za ta baiwa sabbin shugabannan tsaro goyon baya don kawo karshen ayyukan ta’addanci a Najeriya
Domin Kari