“Allah ya sa Aljanna makomarki Hajiya, Allah ya jaddada rahama.” Alan Waka ya rubuta a shafinsa na Instagram.
Matakin ya biyo bayan tuhumar da Amurka take yi wa Kyari kan zargin ya karbi cin hanci a hannun wani dan Najeriya mai suna Ramon Abbas, wanda aka fi sani da Hushppupi, zargin da ya musanta.
Sai dai kamar yadda doka ta tanada, Okagbare na dama ta nemi a sake yin gwaji a karo na biyu don a tabbatar da sahihancin sakamkon farko.
“’Rundunar 'yan sandan Najeriya na kara jaddada cewa ta himmatu wajen tabbatar da adalci da karfafa dangantakar da ke tsakaninta da FBI da sauran abokanan hulda na kasa da kasa.”
"Babu wani da ya nemi ko kwabo a hannun Abbas Huspuppi. Aikinmu ya karkakata ne kan ceto rayukan jama’ar da ake zargin ana yi wa rayuwarsu barazana.”
“Idan har akwai wani shiri makamancin hakan, gwamnati ba za ta tsaya tana wani taro a boye ba, dangane da wannan muhimmin batu da ya shafi rayuwar al’uma."
An dai yi ta yamadidin cewa jifan ta aka yi, amma jarumar ta bayyana akasin hakan.
A ranar 23 ga watan Yuli, wata kotun tarayya a Ikoyi, ta samu masu fashin teku da laifin satar wani jirgin ruwan ‘yan kasuwa mai suna FV HAILUFENG II.
A kasafin kudin bana, Najeriya ta ware naira biliyan 742.5 cikin jumillar kasafin kudin kasar na naira triliyan 11.7, abin da ya yi daidai da kashi 6.3 cikin 100.
Tun a shekarar 2015 ake tsare da El Zakzaky da matarsa bayan wani sabanı da aka samu tsakanin mabiya kungiyar ‘yan uwa Musulmi ta Islamic Movement of Nigeria IMN da dakarun Najeriya.
Fadar shugaban kasar ta sha bayyana cewa Buhari kan je kasar waje don duba lafiyarsa tun ma kafin ya zama shugaban kasa.
Bankin na CBN ya kuma ce zai dakatar da ayyukan ba da lasisi ga masu neman bude kasuwancin canjin kudaden kasashen waje.
Fadar shugaban kasar ta ce cikin mako na biyu na watan Agusta shugaba Buhari zai koma Najeriya.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta jihar Kaduna, Rev. Joseph John Hayeph ya ce babu hannun gwamnati a kokarin karbo wadannan dalibai.
Tawagar ‘yan wasan kwallon kafar Faransa a gasar wasannin Olympics da ake yi Tokyo na kasar Japan, ta lallasa abokiyar hamayyarta ta Afirka ta Kudu da ci 4-3.
Sai dai babu bayanai da ke nuna cewa kudin fansa aka biya aka sako wannan tawagar daliban ko akasin haka.
"Kuma muna gode maku domin kun taka rawar gani. Babu shakka wannan Muqabala wacce aka shirya, Malamai sun yi aikin nasu na malanta."
Wata kotun tarayya a Najeriya, ta samu wasu masu fashin teku su goma da laifin satar wani jirgin ruwan ‘yan kasuwa mai suna FV HAILUFENG II inda ta yanke masu hukuncin shekara 12 a gidan yari.
A shekarar da ta gabata aka tura sojojin kasar zuwa Amurka don samun horo kan yadda za su sarrafa jiragen.
"Za ka ga mutanen da ke zaune tare, yarensu daya, addininsu daya amma suna kashe kansu tare da sace-sacen shanu.” In ji Buhari.
Domin Kari