A farkon watan Mayu shugaba Muhamnmadu Buhari ya dakatar da Bala Usman don a samu damar gudanar da bincike kan zargin da ake mata.
A ranar 8 ga watan Yuli, ‘yan bindiga suka far wa makarantar wacce ke karamar hukumar Chikun, suka yi awon gaba da dalibai sama da 100.
“Sun sha matukar wahala. Bai dace yadda aka rika zaginsu a shafukan intanet ba. Na san akwai zafi ka ga tawagarku ta sha kaye, amma bai dace a ce ana zaginsu ba."
A ranar 17 ga watan Yuni, ‘yan bindiga suka far wa makarantar sakandaren ta Yauri suka sace dalibai da dama da wasu malamansu.
Bayan da ya duro daga jirgin, Dairo ya yi amfani ne da duhun dare ya yi ta kaucewa tungar maharan da ke cikin dajin har ya kai sansanin sojoji, inda daga karshe aka cece shi.
Wannan dai ba shi ne karon farko da fadar shugaban kasar da fitaccen malamin addinin suke kai ruwa rana ba, ko a watan Afrilu, sun yi ka-ce-na-ce bayan da Bishop Kukah ya yi tsokaci kan yadda matsalar tsaro take kara ta’azzara a Najeriya.
Akwai rahotanni da ke cewa, abokanan wasan Kane sun ce mai yi wa dan wasan ba zai koma kungiyar ta Tottenham a kakar wasa mai zuwa, saboda ana alakanta shi da tafiya kungiyar Man City.
A ranar 8 ga watan Yuli cibiyar da ke yaki da yaduwar cututtuka ta NCDC a Najeriya, ta sanar da bullar sabuwar cutar ta COVID-19 nau’in Delta, wacce masana suka ce tana da saurin yaduwa.
A ranar Juma’a 16 ga watan Yuli aka gurfanar da Abduljabbar a gaban wata babbar kotun Shari’a da ke Kofar Kudu wacce ke karkashin jagoranci Alkali Ibrahim Sarki Yola.
Hakan na nufin idan an kammala aikin, za a samu hanyar sufurin jirgin kasa tun daga Abuja har zuwa Kano.
Janar Ahmed na kan hanyar komawa Abuja ne daga Okene a lokacin da maharan suka budewa motarsu wuta, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwarsa.
Dan wasan Ingila Bukayo Saka ya nemi afuwar al’umar kasar Ingila saboda fenaritin da ya zubar a wasan karshe na gasar cin kofin Euro 2020 da suka kara da Italiya.
Italiya ta yi wa Najeriya tayin hadin kai a fannonin da suka shafi horarwa da inganta karfin sojinta.
Lauyan Kanu da ya gabatar da bukata a gaban kotu ya ce idan a ba yi hattara ba, shugaban na IPOB zai iya rasa ransa.
Sai dai sabanin abin da aka gani a majalisar wakilai, a majalisar dattawa, an amince da rage wannan kaso duk da cewa wasu sanatoci sun nuna adawarsu da sauyin.
Bayanai sun kuma yi nuni da cewa daga ranar 26 ga watan Yuli, dalibai za su koma yin karatu daga gida ta yanar gizo.
Kafin wasan ya je ga matakin bugun fenaritin, Ingila ce ta fara sammakon zura kwallo a ragar Italiya, abin da ya ba ta damar mallake wasan gabanin a je hutun rabin lokaci.
‘Yan wasan kwallon kwandon Najeriya sun lallasa tawagar Amurka da ci 90-87 a wasan sada zumunci da suka yi gabanin a fara wasannin gasar Olympics na Tokyo.
Angel Di Maria ne ya ci wa Argentina kwallon da ta ba su nasara a minti na 22.
“Bantex mutum ne mai basira, tare muka dauki ragamar samar da shugabanci na gari a jihar Kaduna a shekarar 2015.” In ji El Rufai.
Domin Kari