“Wannan danyen aiki zai zaburar da dakarunmu wajen kawar da duk wasu muggan ayyuka, wanda sojojinmu suka kuduri aniyar aiwatarwa nan ba da jimawa ba.”
Mbappe ya ci wa PSG kwallaye 133 ya kuma taimaka aka ci wasu 63 a wasanni 174 da ya buga a zamansa a kungiyar.
“Me ye naku na shiga ku yi kane-kane saboda Sadiya Haruna tana wani abu mara kyau…ku ‘yan Hisban idan na ce zan kira suna ba za a ji dadi ba."
A cewar ministan, dalilin da ya sa gwamnati ta dauki tsawon lokacin kafin ta tabbatar da mutuwar Shekau shi ne, tana so ta samu tabbacin cewa lallai ya mutu kafin ta bayyana matsayarta.
Tsohon gwamnan na jihar Imo ya ce dalilin da ya sa ‘yan siyasa ke haifarwa da Najeriya matsaloi shi ne, yadda ake bari kowa da kowa yake shiga harkar siyasa.
Ibeawuchi Ernest Alex, Dennis Nna Amadi, Emmanuel Stephen da Umezirike Onucha, wadanda kusoshi ne a jam’iyyar ta PDP suka shigar da karar.
Dan shekara 28, Lukaku ya zura kwallonsa ne a minti na 15 da fara wasa, sannan Reece James ya biyo da kwallo ta biyu a minti na 35.
Breaker ya rera wakar ‘Jaruma’ kana sun cashe a wakar ‘Da Ma’ da Namenj ya yi wacce ya gayyato Breaker suka yi tare.
Jihar Kaduna ta kasance daya daga cikin jihohi da ke fama da matsalar masu garkuwa da mutane a arewacin Najeriya.
Kama mutumin na zuwa ne, a daidai lokacin da Najeriya ke fama da matsalar ‘yan fashin daji da ke garkuwa da mutane don neman kudin fansa, musamman a arewa maso yammacin kasar.
A farkon watan nan, Messi ya yi ban kwana da kungiyar Barcelona da ya kwashe tsawon shekara 21, inda ya yi ta zub da hawaye a wani taron manema labarai da aka shirya don yi ban-kwana da shi.
Taliban ta mulki Afghanistan daga 1996 zuwa 2001 inda ta gudanar da mulkinta karkashin shari’ar Musulunci a kasar. Ga wasu daga cikin muhimman abubuwa da suka shafi akida da tarihin kungiyar.
"Gwamnatin Ganduje ta mai da hankali ne kan kammalawa da aiwatar da manyan manufofi da shirye -shirye tare da muhimman ayyukan samar da ababen more rayuwa tsakanin yanzu zuwa 2023."
A ranar Litinin, rahotanni daga Sifaniya sun bayyana cewa dan wasan wanda dan asalin kasar Portugal ne, na shirin komawa Real Madrid da ya baro a 2018.
Mawaki kuma jarumin Kannywood Garzali Mika’ilu, wanda aka fi sani da Garzali Miko ko Gaza, na shirin shiga daga ciki.
A cewar Farfesa Danbatta, sarrafa ilimin ta yin shi a aikace ta hanyar da ta dace, zai taimakawa matasa wajen samun ayyukan da za su rage dogaron da suke yi da ayyukan gwamnati.
A lokacin wasan, an soke kwallayen Haaland da Youssoufa Moukoko bayan da alkalin wasa ya ayyana cewa sun yi satar gida.
“Ci gaba da zaman dakarun Amurka a kasar na tsawon shekara daya ko shekara biyar ba zai sauya komai ba idan har sojojin Afghanistan ba za su iya rike kasarsu ba,” Biden ya fada a ranar Asabar cikin wata sanarawa.
Shugaban Najeriya Muhammdu Buhari da tawagar da ta raka shi London sun kebe kansa bayan da suka dawo a ranar Juma'a, a wani mataki na bin ka’idar da aka shimfida ga wadanda suka je kasashen ketare don a kaucewa yiwuwar yada cutar COVID-19.
Domin Kari