A watan Fabrairun bana, 'yan bendiga sun sace dalibai mata 279 a makarantar sakandare ta Jangebe da ke jihar ta Zamfara wadanda aka sako su a watan Maris.
Sakamakon wasan ya ba Ronaldo dan shekara 36 damar wuce Daei wanda ya zura kwallaye 109 cikin wasanni 148 da ya bugawa kasarsa ta Iran.
“Akwai bukatar a kara mayar da hankali wajen tabbatar da doka da oda da kuma sake gina tubalan zaman lafiya,” a tsakanin al’uma.
Kakakin shugaba Buhari Femi Adesina ya tabbatar da sallamar ministocin biyu wadanda tuni an maye gurbinsu da wasu.
Barcelona har ila yau ta sayar da dan wasan tsakiyanta Ilaix Moriba ga kungiyar RB Leipzig akan kudi euro miliyan 16.
Jarumar ta kuma lakancin fannin fitowa a matsayin mai barkwanci wanda shi ma takan nishadantar da masoya fina-finan Kannywood da abubuwan ban dariya.
A ranar Lahadi Mbappe ya ci wa PSG kwallaye biyu a karawar da suka yi da Reims wacce suka doke da ci 2-0.
“Ina mai tabbatarwa da ‘yan Najeriya cewa, kudurin da na sa a gaba na kare rayukansu da dukiyoyinsu na nan daram.” Buhari ya ce.
PSG ta doke Reims da ci 2-0, kuma Kylian Mbappe ne ya zura duka kwallayen biyu.
Har yanzu Juve ba ta lashe wasa ko daya a wannan sabuwar kakar wasanni ba yayin da ta buga guda biyu.
“Wannan aiki ne na masu rura wutar rikici, wadanda suke so su haifar da rudani don a ta da husuma a kuma jefa tsoro a zukatan jama’a.”
A ranar Juma’a an ga Basij-Rasikh tana kona takardun da ke dauke da bayanan daliban makarantar gudun kada ‘yan kungiyar Taliban su binciko su daga baya.
A lokacin da yake murza leda a United, a tsakanin 2003 zuwa 2009, Ronaldo wanda dan asalin kasar Portugal ne ya zura kwallaye 118 a wasannin 292.
Hakan ya biyo bayan tayi da Manchester City ta yi masa a ranar Laraba na kwantiragin shekara biyu akan kudi euro miliyan 15.
“Rahoton ya kunshi duk binciken da aka yi kan lamarin, hujjoji, da kuma bahasin da DCP Abba Kyari ya bayar da na sauran mutanen da lamarin ya shafa.” Sanarwar ta ce.
Wannan shi ne karon farko cikin shekara 44 da kamfanin NNPC ya bayyana baki dayan ribar da ya samu tun da aka kafa shi in ji sanarwar Femi Adesina.
Dalibai kusan 100 ‘yan bindigar suka yi awon gaba da su ciki har da kananan yara ‘yan kasa da shekara 7, lamarin da ya janyo kakkausar suka a ciki da wajen Najeriya.
Kwantiragin Cristiano Ronaldo a Juventus da ke gasar Serie A a Italiya zai kare ne a watan Yunin 2022 amma yana da damar da zai iya tafiya idan yana so kafin a rufe kasuwar sayar da 'yan wasa.
“Matsayar gwamnati ita ce, kada kowa ya biya kudin fansa don ceto ‘ya’yansa, na san wannan abu mai wuya ne ga iyaye, amma a karshe idan aka biya, hakan zai rika mayar da hannun agogo baya.” In ji Mohammed.
Domin Kari