A bara kadai, masana’antar ta rasa jarumai irinsu, Sani Garba S.K, Zainab Musa Booth (mahaifiyar Maryam Booth,) Ahmad Tage, Isyaku Forest da sauransu.
“Mun yi nasarar kama wadannan kayayyaki ne bayan bayanan sirri da muka samu.” In ji Kakakin NDLEA Babafemi.
A ranar Laraba Najeriya za ta kara da Guinea-Bissau duk da cewa ta shiga zagaye na gaba yayin da Sudan za ta fafata da Masar.
Tuni dai abokansa a masana’antar ta Kannywood suka yi ta taya jarumin alhinin wannan rashi ta hanyar mika sakonnin ta’aziyyarsu.
A cewar Zulum, kashi 700 na manoman jihar sun samu damar komawa gonakinsu.
Kamaru dai ta ci wasanninta biyu, inda ta doke Burkina Faso a wasanta na farko a rukuninsu na A.
Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da Kwamitin Majalisar Dattawan Najeriya da ke kula da sha’anin sojin kasar ya ziyarce shi a Maiduguri.
A ranar 5 ga watan Yunin bara, Najeriya ta haramta amfani da dandalin wanda ta zarga da taimakawa wajen ta da husuma a kasar.
Marigayi Lucas kwararre ne fannin sarrafa harshen Hausa. An haife shi ne a Vom da ke karamar hukumar Jos ta Kudu a jihar Filaton Najeriya a lokacin da iyayensa suka je aiki a yankin.
Shahararren dan wasan gaba na Liverpool Salah bai tabuka abin kirki ba, sakamakon yadda zaratan ‘yan wasan Najeriya suka rike shi tsawon mintuna 90 da aka yi a wasan.
Karamar hukumar Giwa na daga cikin yankunan da ke fama da matsalar hare-haren 'yan fashin daji a jihar Kaduna.
“Ban sanar da ‘yan Najeriya ba tukuna domin ina ci gaba da tuntubar mutane domin neman shawara. In ji Tinubu.
Lokaci na baya-bayan da suka kara a shi ne a wasan sada zumunci da aka yi a birnin Asaba a 2019 inda Super Eagles ta doke ‘yan wasan Pharaohs da ci 1-0.
Dangane da jita-jitar da ke cewa ana sulhu tsakaninsa da gwamna Ganduje, tsohon gwamnan na Kanon ya ce babu wani abu kamar haka.
A ranar Litinin Senegal za ta hadu da Zimbabwe, Guinea da Malawi, Morocco da Ghana sai Comoros da Gabon.
"Yin aikin sa’a 6, 7 zuwa 8 kullum a ofis ba wasa ba ne.” Buhari ya ce.
Wannan sulhun na zuwa ne bayan da aka kwashe watanni ana kai ruwa rana tsakanin bangarorin biyu, lamarin da a wasu lokuta ya kai ga fito na fito tsakanin magoya bayansu.
Al’umomin yankin arewa maso yammacin Najeriya sun yi asarar rayuka da dukiyoyi da dama ga ‘yan fashin daji wadanda kan yi garkuwa da mutane su nemi kudin fansa.
Senegal ita ce ta zo ta biyu a wasan karshe da ta buga da Aljeriya a gasar ta AFCON ta shekarar 2019. Aljeriya ta doke Senegal da ci 1- 0 ta lashe kofin.
‘Yan fashin daji kan kwashi dalibai bila adadin su kutsa da su cikin daji daga baya su nemi kudin fansa kafin su sake su.
Domin Kari