“Ya kamata a ce na fito na bayyana sakona ta yadda za a fi saurin fahimta," In ji Lukaku.
A tsakanin watannin Yuni da Yulin bara ya kamata a yi gasar, amma annobar COVID ta sa aka dage zuwa bana.
A watan Agustan shekarar 2018, kamfanin na Apple ya taba zama na farko da darajarsa ta kai dalar Amurka tiriliyan 1.
“Tabbas wannan babban rashi ne. Ina Addu’ar Ubangiji Allah ya jikansa ya yafe masa. Allah ya ba shi gidan Aljanna. Ameen.” In ji Atiku.
A minti na 82 dan wasan Wolverhampton Joao Moutinho ya zura kwallo a ragar United a wasan da suka kara a gasar Premier League wanda aka tashi 1-0.
Tofa na daya daga cikin dattawan Arewacin Najeriya da kan fito fili su yi tsokaci kan yadda za a samar da maslaha game da matsalolin Najeriya musamman na arewacin kasar.
A cewar sanarwar, an saka sunan Lookman a jerin ‘yan wasan a mataki na farko, bisa tunanin cewa za a kammala tantance shi kafin a fara gasar ta AFCON.
Dan shekara 34, Messi ya ci wa PSG kwallaye 6 cikin dukkan wasannin da kungiyar ta buga a gasa daban-daban.
Wannan sabon babin sa-in-sa da aka bude tsakanin bangarorin biyu, na zuwa ne kasa da makonni biyu bayan da Ganduje ya je ya yi wa Kwankwaso ta’aziyyar rasuwar dan uwansa.
Wannan sabuwar doka ta rutsa da mai tsaron gidan tawagar ‘yan wasan ta China Zhang Linpeng, wanda ya mamaye jikinsa da zanen na tattoo.
Daukan karin ‘yan sandan a aiki na zuwa ne yayin da Najeriyar ke fuskantar matsalolin tsaro a wasu yankunanta.
Peseiro ya taba rike mukamin mataimakin koci a kungiyar Real Madrid a tsakanin shekarun 2003-2004
Tuni dai Breaker, wanda shi ne mawaki daya tilo daga Arewacin Najeriya da ya samu shiga sahun gaba cikin mawakan, ya wallafa wadannan alkaluma a shafinsa na Instagram.
Gabanin kwallon da Lookman ya zura a ragar Liverpool, Mohamed Salah ya zubar da bugun fenariti a minti na 16.
A cewar hukumar ta NCDC, sabbin mutum 859 suka kamu da cutar a ranar Litinin da ta gabata.
Hukumar kwallon kafar kasar ta Ghana ta ce ya zuwa ranar Litinin ‘yan wasa na Black Stars sun fara hallara a sansanin da ke kasar ta Qatar.
A ranar Litinin wasu shafukan sada zumunta suka wallafa bayanan boge da ke nuna cewa mawakin ya gamu da hatsarin mota kuma har ya rasa ransa.
A ranar Lahadi 26 ga watan Disambar 2021, Archbishop Tutu ya rasu. Shekarunsa 90 a duniya.
A shekarar 2017 mawakan suka samu sabani, lamarin da ya kai ga suka bangare – kowa ya kama gabansa.
Za a fara gasar daga ranar 9 ga watan Janairu zuwa 6 ga watna Fabrairun shekarar 2022.
Domin Kari