Wasu ‘yan bindiga sun kashe akalla mutane 12 a wasu hare-hare da aka kai a wani yankin karkara a gabashin Congo, wani jami’in yankin da kuma shugaban kungiyoyin farar hula suka ce, yayin da shugaban kasar Tshisekedi, ya yi watsi da tattaunawa da makwabciyarta Rwanda kan wani rikici makamancin wannan