A yau 4 ga watan Afrilu ne zagayowar shekaru 50 da kashe jagoran kwato hakkin bakar fatan Amurka.
Shekaru 50 Da Kashe Martin Luther King Jr

5
Martin Luther King Jr., yana gabatar da mashahurin jawabinsa na "Na Yi mafarki" (I Have A Dream) gaban dubun dubatan jama'a a farfajiyar ginin tunawa da shugaba Abraham Lincoln a Washington, DC, ran 28 Agusta, 1963.

6
Martin Luther King, Jr. rike da lambar yabo ta Nobel ta zaman lafiya wanda ya lashe a ranar 10 Disamba, 1964.

7
1965

8
Facebook Forum