Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar Kasa Da Kasa Mai Tattauna Matsalolin Tsaro Ta Nada ‘Dan Najeriya Daraktanta, Fabrairu 21, 2025


HAssan Maina Kaina
HAssan Maina Kaina

A shirin Tubali na wanan makon wata kungiyar kasa da kasa da take tattauna matsalolin tsaro da bayanan sirri wacce ke aiki da kwamitocin tsaro na majalisun kasashen duniya ta nada wani ‘dan Najeriya a matsayin daraktanta, kuma ‘dan kwamitin amintattu.

Kungiyar Kasa Da Kasa Mai Tattauna Matsalolin Tsaro Da Bayanan Sirri Ta Nada ‘Dan Najeriya Daraktanta, Fabrairu 21, 2025
Kungiyar Kasa Da Kasa Mai Tattauna Matsalolin Tsaro Da Bayanan Sirri Ta Nada ‘Dan Najeriya Daraktanta, Fabrairu 21, 2025

Wannan nadin na kunshe ne cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar kuma jagoran kwamitin tsaro na majalisar dokoin Amurka, Congressman Robert Pittengen ya sanyawa hannu.

A hirarsa da Muryar Amurka Shaban Sharada ya yi bayanin irin rawar da zai taka da kuma irin alfanun da Najeriya zata cimma a dalilin hakan.

Saurari cikakken shirin da Hassan Maina Kaina ya gabatar:

TUBALIN TSARO: Kungiyar Kasa Da Kasa Mai Tattauna Matsalolin Tsaro Ta Nada ‘Dan Najeriya Daraktanta, Fabrairu 21, 2025.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:45 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG