Ana ci gaba da nuna damuwa game da yiwuwar yaduwar fadan da ake yi tsakanin Isra’ila da Hamas a yankin Gabas ta Tsakiya yayin da Amurka take kara tura dakarunta zuwa yankin tare da yi wa ‘yan kasarta gargadi kan barazanar da za su iya fuskanta a yankin.
Dandalin Mu Tattauna