Washington D.C. — 
Sama da mutum 2,300 ne suka mutu a sabon rikicin da ya barke Isra’ila da yankin Zirin Gaza a karshen makon da ya gabata, tun bayan da mayakan Hamas suka kaddamar da wani harin ba-zata akan Isra’ila, lamarin da ya sa Isra’ilan ta ayyana kaddamar da yaki a kan yankin na Gaza.
 
 
 
 
 
 
 
 
 
Dandalin Mu Tattauna