Daukan karin ‘yan sandan a aiki na zuwa ne yayin da Najeriyar ke fuskantar matsalolin tsaro a wasu yankunanta.
Hauhawar farashin dalar Amurka na ci gaba da kawo babban cikas ga ‘yan kasuwar a Najeriya musamman wadanda ke fitar da kaya zuwa kasashen duniya.
Hukumar kare hakkin masu sayayya ta Najeriya wato FCCPC ta bayyana cewa kwamitin hadin gwiwa da gwamnatin tarayya ta kafa domin magance tauye hakkin mabukata da rashin adalci a masana’antar ba da rancen kudi za ta rufe sana’o’in masu ba da rance ba bisa ka’ida ba.
Kungiyar Fulani ta Walidra da ke aikin wanzar da zaman lafiya a Najeriya ta koya wa mata fulani 200 sana'o'i hannu a Rugan Julie da ke karamar hukumar Karu ta Jihar Nasarawa domin taimaka masu su samu dogaro da kansu daga mawuyacin halin da yan bindiga suka jefa yawancin su a ciki.
“Muhimmancin wannan taro shi ne don a hada kai tsakaninmu da su, don a ci moriyar irin ci gaban da Turkiyya take samu," in ji Garba Shehu.
Diezani, na daya daga cikin mashahuran jami’an gwamnatin tsohon shugaba Goodluck Jonathan,
Hakan na nufin an ga karuwar bashin da naira tiriliyan 2.5 idan aka kwatanta da naira tirilyan 35.4 da ake bin kasar a karshen zangon shekara na biyu.
A baya, babban bankin Najeriya ya daina ba da dala ga kasuwar canji inda ya bukaci duk mai son dala ya nufi bankin sa don samun ta kan farashin hukuma.
Kamfanin jiragen sama na Emirates zai ci gaba da aikin jigilar fasinjoji tsakanin Dubai da Najeriya daga ranar 5 ga watan Disamban da mu ke ciki.
“Darasin da muka koya daga annobar nan, ya sa mun kara kaimi wajen magance illolin da annobar ta haifar.” In ji Buhari
Kimanin ton miliyan biyar ne na albasa ake nomawa a duk shekara a nahiyar Afrika kamar yadda rahotanni suka nuna.
A yayin da farashin Dala ke ci gaba da tashi a kasuwanin bayan fage na Najeriya sakamakon matakin daina ba ‘yan canji kudi da babban bankin kasar ya dauka, darajar Naira na ci gaba da faduwa.
Domin Kari