Daga jiya har Talata mai zuwa hukumar yansandan Gombe ta hana hawan babura biyo bayan tashin bama-bamai
Gabanin sanya hannu akan yarjejeniyar da matsan suka cimma sai da aka yi masu lakcan wayar da kawunansu.
Hedkwatar din rundunar sojojin Najeriya ta sanar da samun nasarar dakile wani sabon yunkurin da Boko Haram tayi na cafke birnin Maiduguri.
‘Yan kungiyar Boko Haram, sun sake wani sabon yunkuri na shiga Maiduguri, babban birnin jihar Borno, ta bangaren kudu, amma sun gamu da tirjiya daga Sojojin Najeriya.
Mayakan Boko Haram na cigaba da kai hare-hare akan kauyuka dake Jihar Adamawa a arewa maso gabashin Najeriya, inda suke karkashe mutane, da sace-sace kuma babu wani soja da aka girke a wannan yanki domin kiyaye lafiyar fararen hula, a cewar mazauna Larabannan. Hoto kai 27 ga watan Janairu, 2015.
Darektan kare al’umma da bincike na hukumar Bani Adama, ya ce su na bin diddikin duk hukumar da ta dace don gano gaskiyar kisan da aka yi wa 'yan kungiyar Shi'a.
Hadakar kungiyar Fulani ta Myatti Allah ta musanta zargin da ake yi na cewa Fulani ne ke kai wadannan hare-haren.
Sojojin Chadi sun kwato garin Malumfatori dake dab da tabkin Chadi a cikin Jihar Bornon Najeriya, kuma a dab da bakin iyakar Najeriya da kasar Nijar.
Majalisar Dinkin Duniya ta tsugunar da 'yan gudun hijira daga Najeriya a cikin kasar Chadi.
Domin Kari