Rundunar 'yansandan jihar Adamawa ta bankado wasu bamabamai da aka boye cikin dajin Song
Janaral Buhari ya gayawa magoya bayansa su maida zuciya nesa akan dage zabe da aka yi.
Dabe zabe sabili da halin tsaro tamkar hukumomin tsaron Najeriya sun kunyatar da kasar ne a idanun duniya
Abou Ismaila mazaunin garin Fotokol ya kara haske akan irin ta'asar da 'yan kungiyar Boko Haram suka yi a Fotokol
Fiye da mutane saba'in ne Boko Haram ta kashe a garin dake kan iyaka da kasar Kamaru
Gwamnatin kasar Chadi ta ce sojojin ta sun kashe yan Boko Haram akalla 200 da suke fada dasu tsakanin Najeriya da Chadi.
Boko Haram sun kai hari garin Fotokol na kasar Kamaru, to amma sojojin Chadi sun fatattake su.
Kwamiti na musamman da Janaral Abdulsalami ke jagoranta yana sa ido ne akan kawar da duk wata dabarar kawo fitina.
Jami'an tsaro sun dukufa akan wayarda kawunan mutane dangane da matakan da yakamata su dauka idan bom ya fashe.
Mutane uku ne suka mutu sanadiyar bom din da ya tashi kusa da wurin da shugaba Jonathan yayi gangamin zabe.
Hedkwatar rundunar sojojin Najeriya ta sanar da samun nasarar dakile wani sabon yunkurin da Boko Haram tayi na cafke birnin Maiduguri.
Domin Kari