Dan wasan da ya taka wa kulub din leda har sau 27 ya yi fama da rauni mai tsanani a gwiwarsa yayin da ya ke bugawa kasar Sifaniya wasa a watan Nuwamban 2023, inda ya rasa damar taka rawa a nasarar da kasarsa ta samu a gasar zakarun Turai ta 2024.
City, wacce ta sha da kyar bayan da ta karkare a mataki na 22 a zagayen lig na kakar farko ta sabon salon gasar fitattun kungiyoyin kwallon kafar Turai, za ta kasance a gidanta a zagayen farko kafin ta zarce zuwa Sifaniya domin karawa ta 2.
An shigar da tawagar Najeriyar ne a rukunin “C” yayin wani biki daya gudana a Morocco a jiya Litinin.
Yarejeniyar Neymar da Al-Hilal na nan har zuwa watan Yuni mai zuwa.
Mbappe ya yi ta taga-taga a farkon zuwansa kungiyar ta Madrid kafin daga bisani ya samu daidaito a yadda yake taka leda.
Hukumar kwallon kafa ta Afirka (CAF) ta sanar da dage gasar cin kofin Afrirka ta ‘yan wasan cikin gida, wato “TotalEnergies CAF African Nations Championship (CHAN)”, wanda aka shirya yi a kasashen Kenya, Tanzania da kuma Uganda.
An haifi Darboe a kasar Gambia kuma ya buga wasanni biyu a tawagar Amurka ta 'yan kasa da shekaru 17.
Nadin nasa ya fara aiki nan take kuma hakkinsa ne ya jagoranci tawagar Super Eagles zuwa samun tikitin zuwa gasar cin kofin duniya na 2026 da hukumar kwallon kafar duniya (FIFA) ke shiryawa
Matasan 'yan wasa da suka fito daga Afirka da Turai da Amurka da sauran kasashe fiye da 30 zasu fafata a wasannin sharar fagen na kwanaki 3, wadanda zasu gudana a dakin wasanni na Ibn Yassine.
Domin Kari
No media source currently available
1. Messi ne mafi cin kwallo a Argentina, kuma mafi taimakawa a ci kwallo 2. Babu wani a La Liga da ya taba cin kwallo da bugun ‘freekick’ fiye da Messi 3. A La Liga, Messi ne ya fi cin kwallo sau uku a wasa guda. 4. Babu shahararren dan wasan kwallon kafa da aka yi ta sa hotunansa a kwalayen...
Fitaccen dan wasan kwallon kafa Diego Maradona ya mutu bayan fama da matsalar bugun zuciya, a cewar mai magana da yawunsa.
Ga zabin VOA na jerin gwarzayen ‘yan wasan kwallon kafar Afirka biyar da za su buga wasa a yau. Wasu daga cikinsu sanannu ne – yayin da ta yi wu, ba ku san wasunsu ba…. tukuna. Su waye a jerin fitattun ‘yan wasanku a fagen kwallon kafar nahiyar Afirka a yau?