Liverpool ta lallasa AC Milan da ci 3-2 a wasansu na farko da suka buga a gasar cin kofin zakarun nahiyar turai na Champions League a wannan sabuwar kakar wasa
Sai dai masu sharhi a fagen kwallon kafa na ganin, ita ma West Ham ba kanwar lasa ba ce, suna masu cewa, komai na iya faruwa a wasan.
Dan wasan Young Boys Siebatcheu ne ya ceto kungiyarsa gab da ana shirin kammala wasan bayan karin lokaci da aka yi.
Ole Gunnar Solskjaer ya kuma yi fatan idan Manchester United ta lashe kofuna, hakan zai ba Paul Pogba kwarin gwiwar ci gaba da zama a kulob din.
Manchester United ta lallasa Newscastle da ci 4-1 a wasan wanda aka buga a Old Trafford.
Brazil ce a saman teburin da maki 24, Argentina a matsayi na biyu da maki 18 sai Uruguay da maki 15 baya ga Ecuador mai maki 13 da Columbia mai maki 13 ita ma.
Dan shekara 80, Pele, shi ne dan wasan kwallon kafa namiji da ya taba lashe kofin duniya sau uku.
Faransa ce ke saman teburin da maki tara a wasanni biyar da ta buga amma Finland wacce ke matsayi na biyu da maki biyar na da wasanni biyu da za ta buga a nan gaba.
Sakamakon wasan ya ba Ronaldo dan shekara 36 damar wuce Daei wanda ya zura kwallaye 109 cikin wasanni 148 da ya bugawa kasarsa ta Iran.
Barcelona har ila yau ta sayar da dan wasan tsakiyanta Ilaix Moriba ga kungiyar RB Leipzig akan kudi euro miliyan 16.
A ranar Lahadi Mbappe ya ci wa PSG kwallaye biyu a karawar da suka yi da Reims wacce suka doke da ci 2-0.
PSG ta doke Reims da ci 2-0, kuma Kylian Mbappe ne ya zura duka kwallayen biyu.
Domin Kari
No media source currently available
1. Messi ne mafi cin kwallo a Argentina, kuma mafi taimakawa a ci kwallo 2. Babu wani a La Liga da ya taba cin kwallo da bugun ‘freekick’ fiye da Messi 3. A La Liga, Messi ne ya fi cin kwallo sau uku a wasa guda. 4. Babu shahararren dan wasan kwallon kafa da aka yi ta sa hotunansa a kwalayen...
Fitaccen dan wasan kwallon kafa Diego Maradona ya mutu bayan fama da matsalar bugun zuciya, a cewar mai magana da yawunsa.
Ga zabin VOA na jerin gwarzayen ‘yan wasan kwallon kafar Afirka biyar da za su buga wasa a yau. Wasu daga cikinsu sanannu ne – yayin da ta yi wu, ba ku san wasunsu ba…. tukuna. Su waye a jerin fitattun ‘yan wasanku a fagen kwallon kafar nahiyar Afirka a yau?