Manchester United ta raba maki da Everton a wasan da suka buga bayan da aka tashi da ci 1-1 a gasar Premier League ta Ingila.
Tsohon dan wasan Najeriya Emmanuel Amunike ya yi kiran a samar da sauyi a fannin kwallon kafar kasa da kasa domin ba ‘yan wasan nahiyar Afirka damar kwarewa tare da kai wa ga buga wasa a fagen kwallon kafa na duniya.
Messi ya ci kwallon ce a minti na 74 bayan da aka dawo daga hutun rabin lokaci a wasan wanda ya City ta rika rutsa PSG.
Sai dai akwai wadanda suka yi hasashen cewa, Messi zai farfado kuma zai taka rawar gani a sabuwar kungiyar tasa ta PSG yayin da suke shirin karawa da Manchester City.
Rabon da Aston Villa ta doke Manchester United tun a watan Disambar shekarar 2009 a wasan da suka hadu a Old Trafford.
Har yanzu ba a ci Manchester United a gasar ta Premier ba cikin wasannin da ta buga, inda ta lashe hudu ta yi kunnen doki a daya.
Manchester United, wacce za ta kara da West Ham United a ranar Lahadi ta koma matsayi na biyu a teburin gasar.
Infantino na ziyarar kwana shida ne a Najeriya inda yake halartar gasar kwallon kafa ta mata da uwargidan shugaban kasa Aisha Buhari ta shirya a tsakanin kasashe shida wacce ke gudana a Legas.
Liverpool ta lallasa AC Milan da ci 3-2 a wasansu na farko da suka buga a gasar cin kofin zakarun nahiyar turai na Champions League a wannan sabuwar kakar wasa
Sai dai masu sharhi a fagen kwallon kafa na ganin, ita ma West Ham ba kanwar lasa ba ce, suna masu cewa, komai na iya faruwa a wasan.
Dan wasan Young Boys Siebatcheu ne ya ceto kungiyarsa gab da ana shirin kammala wasan bayan karin lokaci da aka yi.
Ole Gunnar Solskjaer ya kuma yi fatan idan Manchester United ta lashe kofuna, hakan zai ba Paul Pogba kwarin gwiwar ci gaba da zama a kulob din.
Domin Kari
No media source currently available
1. Messi ne mafi cin kwallo a Argentina, kuma mafi taimakawa a ci kwallo 2. Babu wani a La Liga da ya taba cin kwallo da bugun ‘freekick’ fiye da Messi 3. A La Liga, Messi ne ya fi cin kwallo sau uku a wasa guda. 4. Babu shahararren dan wasan kwallon kafa da aka yi ta sa hotunansa a kwalayen...
Fitaccen dan wasan kwallon kafa Diego Maradona ya mutu bayan fama da matsalar bugun zuciya, a cewar mai magana da yawunsa.
Ga zabin VOA na jerin gwarzayen ‘yan wasan kwallon kafar Afirka biyar da za su buga wasa a yau. Wasu daga cikinsu sanannu ne – yayin da ta yi wu, ba ku san wasunsu ba…. tukuna. Su waye a jerin fitattun ‘yan wasanku a fagen kwallon kafar nahiyar Afirka a yau?