Kwamishinan lafiya ta jihar, Hajiya Asabe Balarabe wacce ta bayyana hakan ga manema labarai a Sokoto, tace a halin yanzu jihar na bada kulawa ga mutane 15 da suka kamu da cutar.
Matukar aka amince, za’a yi amfani da rancen wajen cike gibin Naira tiriliyan 9.7 dake cikin kasafin kudin na bana.
A sanarwar da ya fitar a jiya Lahadi, shugaban kasar Angola Joao Lourenco, ya aike da sakon ta’aziyyarsa ga” iyalan da mummunan hatsarin ya shafa kai tsaye.
A wani martani da ya mayar nan take ta hanyar jerin sakonnin Twitter, mashawarcin Shugaba Tinubu akan hulda da jama’a, Sunday Dare, yace tsohon shugaban kasa Obasanjo bashi da mutuncin da zai soki gwamnatin Bola Tinubu.
An danganta wannan katafaren ci gaban da aka samu galibi ga karuwar yawan danyen man da ake fitarwa, wanda ya karu daga ganga miliyan 1.131 a 2022 zuwa ganga miliyan 1.41 a kowace rana a 2023.
A yau Litini, shugabannin kungiyar G-20 ta kasashen 20 mafi karfin arziki a daniya sun fara hallara a kasar Brazil domin sake farfado da tattaunawa akan sauyin yanayi wacce ta cije a baya tare da shawo kan bambance-bambancen dake tsakaninsu dangane da rikicin gabas ta tsakiya da yakin Ukraine.
Kudirin sabon fasalin gyara tsarin haraji da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kudura aiwatarwa a Najeriya, ya janyo cece-kuce a tsakanin al'ummar kasar, musamman masu ruwa da tsaki da ma 'yan kasuwa.
Kalubalen tsaro a Nigeria na ci gaba da zama babbar matsala da ke addabar al’ummomi musamman a yankin Arewa Maso Yammancin Kasar, inda ‘yan bindiga ke ci gaba da cin karensu babu babbaka, duk da cewa hukumomin tsaro da mahukunta na cewa ana samun nasara kan ‘yan bindigar.
Shugaban na Najeriya zai halarci taron ne a bisa gayyatar takwaransa na Brazil kuma shugaban kungiyar G-20 mai ci, Luiz Inacio Lula da Silva.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar hadin gwiwar da suka fitar a Abuja a yau Lahadi yayin kammala ziyarar aikin Fira Ministan Indiya, Narendra Modi, ya kawo Najeriya a bisa gayyatar Shugaba Tinubu.
Hukumar zaben Najeriya ta ayyana Lucky Aiyedatiwa na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Ondo.
Domin Kari