Gwamnan jihar Kebbi yace zai shiga kafar wando daya da masu kawo cikas a yaki da shan inna
Gwamnan jihar Bauchi Isa Yuguda ya bayyana damuwa dangane da sake bullar kwayar cutar shan inna a jihar.
Abinda ya kamata a sani lokacin haihuwa da kuma dabarun kula da jaririnki
Karamar hukumar Gamawa a jihar Bauchi zata shiga aiwatar da wani tsarin rigakafi mako-mako da nufin yaki da cutar shan inna.
Asusun bunkasa kasa da kasa Amurka USAID ya kaddamar da cibiyar jinyar masu yoyon futsari a babban asibitin Ogoja a jihar
Shugaban kanfanin magunguna na Nigeriya na sashin Jihar Lagos ya bayyana damuwarsa a bisa karuwar kanfanonin magani na jebu a jihar
UNICEF ta bayyana cewa, har yanzu akwai kananan yara da dama da ba a yiwa allurar rigakafin shan inna ba a Najeriya
Wani bincike na nuni da cewa kimanin matasa dubu uku ke kamuwa da kwayar cutar kanjamau kowacce rana
Kulob din Rotary ya ba shugaban Najeriya Goodluck Jonathan lambar yabo domin kokarinshi a yaki da cutar shan inna.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sake ware naira biliyan 4.7 domin aiwatar da wani sabon shirin allurar rigakafin shan inna.
Rahoton kiwon lafiya a jihar Nija tace mutane hamsin sun mutu bara ta dalilin cutar kwalara.
Kungiyar yaki da kwari dake yada cututuka a Najeriya ta ce kimannin mutane dubu uku suke mutuwa kowacce shekara ta zazzabin Lassa
Domin Kari