Sama da kananan yara 1,200 ne suka mutu sakamakon cutar kyanda da tamowa a sansanonin ‘yan gudun hijirar Sudan, yayin da wasu dubbai da suka hada da jarirai ke fuskantar barazanar mutuwa kafin karshen shekara, in ji hukumomin Majalisar Dinkin Duniya a ranar Talata.