Hashem Safieddine, dan uwan ne ga Nasrallah kuma babban jami’in kungiyar ne da ake sa ran zai maye gurbin Nasrallah
Shugaban mai shekaru 66 da haihuwa ya fada a cikin wani jawabi a hedkwatar yakin neman zaben sa cewa, “Za mu tsarkake kasar daga dukkan masu cin hanci da rashawa da kuma mazambata.”
Ya shaida wa manema labarai cewa, “Batun da ya fi muhimmanci a yau shine tsagaita wuta, musamman a Lebanon da kuma Gaza.”
Firai Ministan Garry Conille ya fada a cikin wata sanarwa da ya fitar cewa, “Za’a farauto wadanda suka aikata laifin tare da gurfanar da su a gaban kuliya, ba tare da bata lokaci ba.”
Hukumomin kasar sun rufe manyan tituna da hanyoyi shiga cikin birnin da kwantenonin jigilar kaya.
Matakin na zuwa ne a daidai lokacin da Trump mai shekaru 78, wanda ke neman sabon wa’adin mulki a Fadar White House, ya yi ikirarin cewa Iran na barazana da rayuwarsa.
Harin an kai shi ne a kan dakarun sa kai na RSF, a wani mataki na farmakin soja mafi girma tun bayan barkewar rikicin.
Ya kara da cewa "Bai kamata a ci gaba da wannan haukar ba. Daukacin duniya na da alhaki akan abin da ke faruwa ga mutanen mu a Gaza da kuma Yammacin Kogin Jordan.
Lauyansa ya ce lafiyar al-Bashir tana tabarbare wa a baya bayan nan, yana mai cewa amma yanayin bai tsananta ba.
Kalaman Babban hafsan sojin na zuwa ne sa’o’i kadan bayan da kungiyar Hezbullah ta harba makami mai linzami kan hedkwatar hukumar leken asirin Isira’ila ta Mossad da ke kusa da Tel Aviv.
Kwararrun sun ce, hare-haren na ranar Talata a Bamako, su ne irinsu na farko cikin shekaru da dama, kuma sun yi mummunar illa ga gwamnatin mulkin soja da ke mulki a kasar.
Domin Kari