Shugaba Trump ya yi nuni da cewa za'a sanya wasu karin haraji a makonnin masu zuwa.
Fitacciyar mawakiyar dai ba ta taba lashe kyautar kundin wakoki ba duk da lashe kyautar Grammy 32, fiye da kowane mawaki.
Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta yanke huldar diflomasiyya da Rwanda yayin da ake gwabza fada tsakanin ‘yan tawayen da ke samun goyon bayan Rwanda da dakarun gwamnatin a kusa da muhimmin birnin Goma na gabashin kasar.
Daga karshe dai Hamas ta bayar da sunayen, kuma Isira’ila ta ce za a fara tsagaita wuta da karfe 11:15 na safe.
Da yammacin ranar Asabar TikTok ya daina aiki a Amurka, kuma ya bace daga shagunan manhajojin Apple da Google, gabanin dokar da za ta fara aiki ranar Lahadi da ta bukaci a rufe manhajar da Amurkawa miliyan 170 ke amfani da ita.
Isra’ila ta ba da sanarwar ficewa ta gargadin ga mazauna Baalbek a gabashin Lebanon a rana ta biyu a jere.
Domin Kari