Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAMANTAKEWA: Halin Da Tsofaffin Jami’an Hukumar Gidan Gyara Hali A Najeriya Suka Shiga, Fabrairu 26, 2025


Zainab Babaji
Zainab Babaji

A shirin Zamantakewa na wannan makon mun tattauna ne kan halin da tsofaffin jami'an hukumar gidan gyara hali suka shiga, bayan ritaya daga aiki.

Kundin tsarin mulkin Najeriya dai ya kayyade shekaru talatin da biyar ne na aikin gwamnati ko shekaru sittin da haihuwa don ma'aikacin gwamnati ya huta daga aiki.

Wasu dai daga cikin tsofaffin jami'an hukumar gidan gyara hali sun ce suna karbar Naira dubu ishirin ne kachal a matsayin kudin fansho a karshen kowace wata.

Saurari cikakken shirin da Zainab Babaji ta gabatar:

ZAMANTAKEWA: Halin Da Tsofaffin Jami’an Hukumar Gidan Gyara Hali A Najeriya Suka Shiga, Fabrairu 26, 2025.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:05 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG