Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAMANTAKEWA: Bukatun Masu Bukata Ta Musamman Don Inganta Rayuwarsu, Fabrairu 05, 2025


Zainab Babaji
Zainab Babaji

A shirin Zamantakewa na wannan makon mun tattauna ne a kan bukatun masu bukata ta musamman don inganta rayuwarsu a Najeriya, bayan wani babban taro da suka gudanar a fadar Jihar Nasarawa.

Saurari cikakken shirin da Zainab Babaji ta gabatar:

ZAMANTAKEWA: Bukatun Masu Bukata Ta Musamman Don Inganta Rayuwarsu, Fabrairu 05, 2025.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:03 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG