washington dc —
A yau shirin Zamantakewa ya tattauna ne da masu aikin wanzadda zaman lafiya.
Rashin fahinta tsakanin al'umma da fuskoki daban-daban da suka hada da addini, ko fafutukar neman arziki ko bambancin kabila ko siyasa na daga cikin kalubalen da ya janyo rarrabuwar kawunan al'umma, da a shekarun baya suke zama tare.
Kungiyoyi masu zaman kansu na iya kokarinsu wajen aiwatar da tsare-tsare da suke da yakinin suna taimakawa wajen fahintar matsalolin da samadda hanyoyin warware su.
Saurari shirin da Zainab Babaji ta gabatar:
Dandalin Mu Tattauna