Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya kai ziyara jihar Zamfara inda ya kaddamar da wasu ayyuka, da suka hada da kaddamar da babban asibiti a karamar hukumar Bakura, ya kuma kaddamar da wasu ayyukan ruwa a yankin Gamji,da ayyukan agaji domin 'yan gudun hijara da sabon titin Bye-Pass a Talata Mafara da makarantar firamari da makaranta sakandare ta 'yan mata.
Yemi Osinbajo Ya Kaddamar da Wasu Ayyuka A Jihar Zamfara
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya kai ziyara jihar Zamfara inda ya kaddamar da wasu ayyuka

1
Yemi Osinbajo Ya Kaddamar da Wasu Ayyuka A Jihar Zamfara

2
Yemi Osinbajo Ya Kaddamar da Wasu Ayyuka A Jihar Zamfara

3
Yemi Osinbajo Ya Kaddamar da Wasu Ayyuka A Jihar Zamfara

4
Yemi Osinbajo Ya Kaddamar da Wasu Ayyuka A Jihar Zamfara
Facebook Forum