Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Alkawuran Gwamnatin Buhari Da Rikicin Neman Kujerun Shugabancin Majalisun Najeriya, Mayu 19, 2023

Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

KADUNA, NIGERIA - A cikin shirin na wannan makon mun duba halin da alkawuran gwamnatin shugaba Buhari ta dauka suke ciki sannan kuma akwai rikicin neman kujerun shugabancin majalisun Najeriya da ake ta ce-ce-ku-ce.

Shugaba Buhari
Shugaba Buhari

Saurari cikakken shirin daga Isah Lawal Ikara:

MANUNIYA: Alkawuran Gwamnatin Buhari Da Rikicin Neman Kujerun Shugabancin Majalisun Najeriya, Mayu 19, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00

XS
SM
MD
LG