No media source currently available
LAFIYARMU: Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce an fara samun karuwar masu kamuwa da cutar COVID-19 tun daga farkon watan Oktoba a kalla a kasashe 20 na Nahiyar Afirka sakamakon tarukan jama'a da kuma tafiye-tafiye, da wasu sauran labarai.