Yan kasar Rwanda sunje kada kuri'u na neman sabon shugaban kasar a yau ranar Juma'a inda shugaba Paul Kagame ke mulkin kasar tun shekarar 1994 wanda ke cewa zai lashe wannan zaben ma.
Hotunan Zaben Shugabancin Kasar Rwanda 2017

1
Shugaba Paul Kagame na kasar Rwanda ya kada kuri'arsa a makarantar Rugunga dake babban birnin kasar wato Kigali

2
Zaben shugaban kasar Rwanda na shekarar 2017
View of Rwandans lined up to cast their votes in the presidential elections at a polling station in Rwanda's capital Kigali, Aug. 4, 2017. (AP)
View of Rwandans lined up to cast their votes in the presidential elections at a polling station in Rwanda's capital Kigali, Aug. 4, 2017. (AP)

3
Yan kasar Rwanda na shirin kada kuri'unsu a Kigali

4
Yan kasar Rwanda sun fara kada kuri'un zabe a babban birnin kasar Kigali.
Rwandans begin voting at a polling station in the capital, Kigali, Aug. 4, 2017 (AP)
Rwandans begin voting at a polling station in the capital, Kigali, Aug. 4, 2017 (AP)
Facebook Forum