Yan kasar Rwanda sunje kada kuri'u na neman sabon shugaban kasar a yau ranar Juma'a inda shugaba Paul Kagame ke mulkin kasar tun shekarar 1994 wanda ke cewa zai lashe wannan zaben ma.
Hotunan Zaben Shugabancin Kasar Rwanda 2017

5
Wata mata ta kada kuri'arta a Kigali

6
Jami'ai na binciken katin shaida na wasu masu shirin kada kuri'un zabe a Kigali

7
Wani mai kada kuri'a na neman sunansa akan littafin sunayen masu kada kuri'u a Kigali.

8
Runfar zabe a Kigali.
Facebook Forum