Jami'an tsaron kasar Congo sun kama wasu masu zanga zanga dake nuna kyamar shugaba Kabila a yankunan Kinshasa, Bukavu, Goma da kuma Lubumbashi yayinda suka yi gangami na jami'iyyar LUHCA a duk fadin kasar don tilastawa kwamishanan zaben kasar ya sanya sunan Himma cikin masu takara a shekarar 2017.
Hotunan Wasu Da Aka Kama A Congo Yayinda Suke Zanga Zangar Nuna Kyamar Shugaba Kabila
![An kama wasu yan gwagwarmaya matasa na jam'iyyar LUCHA su 40 dake a Goma, ranar 31 watan Yuli na shekarar 2017 ](https://gdb.voanews.com/01672928-fb6d-475b-9d6f-2f730e2b796d_w1024_q10_s.jpg)
1
An kama wasu yan gwagwarmaya matasa na jam'iyyar LUCHA su 40 dake a Goma, ranar 31 watan Yuli na shekarar 2017
![Masu zanga zanga sun nuna bakin cikinsu inda suke neman a gudanar da zaben shigaban kasa nan zuwa watan Disemba na shekarar 2017; ranar Litinin 31 ga watan Yuli na shekarar 2017 ](https://gdb.voanews.com/e975825a-e7a0-4849-98f7-a8aeb45f6904_cx0_cy7_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
2
Masu zanga zanga sun nuna bakin cikinsu inda suke neman a gudanar da zaben shigaban kasa nan zuwa watan Disemba na shekarar 2017; ranar Litinin 31 ga watan Yuli na shekarar 2017
![Yan sanda sun kama wasu masu zanga zanga a RDC, ranar Litinin 31 watan Yuli na shekarar 2017 ](https://gdb.voanews.com/bcbbfe6b-649f-400a-928d-c1b76f94c761_w1024_q10_s.png)
3
Yan sanda sun kama wasu masu zanga zanga a RDC, ranar Litinin 31 watan Yuli na shekarar 2017
![Yan sanda na ci gaba da yin bincike akan tittunan garin Goma, ranar Litini 31 ga watan Yuli na shekarar 2017 ](https://gdb.voanews.com/1451743a-fa03-429c-922a-60ff17c1eef1_w1024_q10_s.jpg)
4
Yan sanda na ci gaba da yin bincike akan tittunan garin Goma, ranar Litini 31 ga watan Yuli na shekarar 2017
Facebook Forum