Mazauna unguwar musulmi dake birinin bangui ta jamhuriyar afrika ta tsakiya na PK5 sun yi tattaki a jiya laraba domin kai gawarwakin 'yan uwansu fararen hula a kofar babban ofishin Majalisar dinkin duniya bayan dakarun majalisar dinkin duniya na Minusca suka kai musu hari su kashe su.
Hotunan Zanga zanga da aka yi a Bangui bayan kisan wasu yan fararen hula 18 a unguwar muslim pk5
Mazauna unguwar musulmi dake birinin bangui ta jamhuriyar afrika ta tsakiya na PK5 sun yi tattaki zuwa ofishin majalisar dinkin duniya dake jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
![Wata mana na nuna alhini a gfen sojojin Majalisar Dinkin Duniya a yayin da mazauna unkuwar musulmi ta PK5 ke zanga zanga a gaban hedkwatar MINUSCA, wani bangare na masu samar da Zmanan lafiya a janhuriyar Afrika ta tsakiya](https://gdb.voanews.com/4be144b3-af44-40a8-bcb6-6bc8f0bff160_w1024_q10_s.jpg)
1
Wata mana na nuna alhini a gfen sojojin Majalisar Dinkin Duniya a yayin da mazauna unkuwar musulmi ta PK5 ke zanga zanga a gaban hedkwatar MINUSCA, wani bangare na masu samar da Zmanan lafiya a janhuriyar Afrika ta tsakiya
![Mazauna unguwar Pk5, a yayin da suke kai gawawwakin 'yan uwansu da aka kashe.](https://gdb.voanews.com/49fb7b8a-8fa7-4022-beba-f09c8c4e9b03_w1024_q10_s.jpg)
2
Mazauna unguwar Pk5, a yayin da suke kai gawawwakin 'yan uwansu da aka kashe.
![Mata na nuna alhini kan kisan da aka yi wa fararen hula](https://gdb.voanews.com/e289951a-59d1-4295-9715-f2558713b274_w1024_q10_s.jpg)
3
Mata na nuna alhini kan kisan da aka yi wa fararen hula
![Wata da aka kashe mata dan 'uwa](https://gdb.voanews.com/c2df8f56-e82a-485a-9213-9bf644670428_w1024_q10_s.jpg)
4
Wata da aka kashe mata dan 'uwa
Facebook Forum