Rundunar Sojin Najeriya karkashin Operation Lafiya Dole, ta bayyana nasarorin da ta ke samu a yunkurin kawar da yan kungiyar Boko Haram da suka fice daga dajin Sambisa.Rundanar ta ce ta hallaka 'yan kungiyar guda 3 tare da cafke wasu 5 sannan ta kubutar da mutane 149 a kauyen Yerimari Kura ranar Asabar.
Rundunar Operation Lafiya Dole Ta Ceto Mutane 149 Daga Hannun Boko Haram
![Wasu daga cikin mutane 149 da rundunar ta ceto wadanda ke samun kulawa asibitin 21 Brigade](https://gdb.voanews.com/187e8966-b862-49fd-a682-b23503deedeb_w1024_q10_s.jpg)
1
Wasu daga cikin mutane 149 da rundunar ta ceto wadanda ke samun kulawa asibitin 21 Brigade
![Kauyen Yerimari Kura](https://gdb.voanews.com/31f3e175-4a26-46dc-a042-44990f2c4cb0_w1024_q10_s.jpg)
2
Kauyen Yerimari Kura
![Kauyen Yerimari Kura ](https://gdb.voanews.com/af1a59f4-a7df-43d0-9e33-f56e8db7eed0_w1024_q10_s.jpg)
3
Kauyen Yerimari Kura
![Wasu daga cikin mutane 149 da rundunar ta ceto wadanda ke samun kulawa asibitin 21 Brigade](https://gdb.voanews.com/4f142cfe-ea2a-4270-98c4-d441ae0b74fc_w1024_q10_s.jpg)
4
Wasu daga cikin mutane 149 da rundunar ta ceto wadanda ke samun kulawa asibitin 21 Brigade