Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Tasirin Yajin Aikin Ma'aikata Akan Iyalai A Najeriya, Yuni 13, 2024


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D. C. - Shirin Domin Iyali na wannan makon ya tattauna da masu ruwa da tsaki akan tasirin yajin aikin da gamayyar kungiyar kwadago ta Najeriya ta gudanar a kan iyalai, don neman gwamnati ta biya ma'aikata albashi mai tsoka.

Saurari cikakken shirin wanda Alheri Grace Abdu ta gabatar:

DOMIN IYALI: Tasirin Yajin Aikin Ma'aikata Akan Iyalai A Najeriya, Yuni 13, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG