Farashin hannun jari Access Holdings na Najeriya ya fadi da kaso 6.26 a yau yayin da masu hannun jari a kamfanin ke alhinin rasuwar Herbert Wigwe.
Kamfanin na Dangote ya kara da cewa har ya turawa EFCC wasu bayanai a mataki na farko, amma jami’an hukumar suka ki karbar bayanan suka kuma matsa cewa sai sun kai ziyara hedkwatar kamfanin.
An gudanar da taron karfafawa al’ummar zanguna kwarin gwiwar kasuwanci ko Zongo Startup Summit 2023, tare da yin kira ga matasa da su kasance masu halayen da suka dace, domin samun nasarar kasuwancinsu.
Wannan kudiri da Majalidsar ta Wakilai ta sa a gaba ya sa masana tattalin arziki bayyana ra'ayoyin mabanbanta
Babban bankin ya ce yana gudanar da bincike bayan samun rahotannin da ke zargin bankunan kasar da hada kai da masu PoS wajen haifar da matsalar karancin naira, lamarin da ya ce yana shafar tattalin arzikin kasar.
Hukumar Kididdiga Ta Kasa a Najeriya, NBS, ta ce farashin kayayyaki a kasar ya kara hauhawa, idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata, kuma rabon da kasar ta ga hakan tun a shekarar 1996.
“Yanzu kan na yi nadama, in Allah ya yarda kuma ba zan sake yi wa wata mace a duniya kwalliya ba.” In ji Mansur Make Up.
Kasafin ya amince da sanya canjin dala a kan Naira 700 sai kuma gangar man fetur a kan dala 73.96.
Jihohin yankin na arewa maso gabashin Najeriya, musamman jihar Borno, sun kwashe sama da shekara goma suna fama da matsalar mayakan Boko Haram.
Ministan ciniki da masana'antu, Kobena Tahir Hammond, ya sanar da wani muhimmin mataki da gwamnatin Ghana ta dauka na samar da dokar hana shigowa da kayayyaki sama da 20, ciki har da shinkafa da wasu kayayyakin da ake amfani da su a Ghana.
Kungiyar ta NUPENG ta yi watsi da zarge-zargen kungiyar direbobin tankar man.
Wannan mataki da Najeriyar ta dauka zai duba hanyoyin janyo hankulan masu saka hannayen jari kasar.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.