A watan Maris kotun kolin Najeriya ta ce a ci gaba da amfani da tsoffin kudaden naira har zuwa karshen 2023.
Matan kan gudanar da wannan aiki ne ko a wane irin hali na yanayi da ake ciki, kamar na rana ko ruwa ko sanyi.
A lokacin da ake gab da gudanar da zaben gwamnoni da na ‘yan majalisun jihohi a Najeriya, karancin man fetur na ci gaba da ci wa ‘yan kasar tuwo a kwarya, da hakan zai iya zama matsala wajen yin tafiye-tafiye zuwa jihohi don gudanar da zaben.
Sai dai duk da umurnin da babban bankin ya bayar, rahotanni sun ce har yanzu akwai wasu ‘yan Najeriyar da ke dari-darin karbar kudaden.
A makon jiya ma gobara ta lalata dukiyar ‘yan kasuwa ta biliyoyin Naira a kasuwar Monday Market ta birnin Maiduguri da ke arewa maso gabashin Najeriya.
A ranar Litinin jihohin Kaduna, Kogi da Zamfara suka shigar da kara a kotun inda suka kalubalanci sabon wa’adin, wanda zai kare a ranar Juma’a mai zuwa.
Bankunan sun dauki wannan mataki ne don ba jama’a damar sauya tsoffin kudadensu yayin da wa’adin kammala amfani da su yake karatowa.
‘Yan Najeriya sun yi barazanar yin bore muddin gwamnatin kasar ta gaza daukar matakin dakatar da babban bankin kasar CBN kan wa’adin da ya bayar na daina karba da kuma amfani da tsoffin takardar kudin da aka canja.
Ma’aikatan sashen sufurin jiragen sama sun kawo karshen yajin aiki da suke yi bayan hana zirga zirgar jiragen kasashen waje a filin sauka da tashin jiragen sama na Murtala International Airport a jiya Litinin.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.