Abinda muka sani game da dan takakarar Shugaban kasa na Jam'iyar Democrat tsohon mataimakin shugaban kasar Amurka Joe Biden.
‘Yan Sanda sun ce an harbe mutum daya ranar Asabar a birnin Portland dake jihar Oregon yayin da masu zanga zangar neman a mutunta rayukan bakaken fata suka karu a titunan kasar da masu goyon bayan shugaba Donald Trump.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yi jawabinsa bayan amincewa da sake tsayawa takara a hukumance domin neman wa'adin mulki na biyu karkashin tutar jam'iyar Republican
Kalaman uwargidar shugaban Amurka na daren jiya Talata yayin babban taron jam'iyyar Republican sun sha bamban da na mijinta, Shugaba Donald Trump, lamarin da ke ta ba masu nazari mamaki.
Wakilan babban taron jam’iyyar Republican na ta sauka a jihar North Carolina a wannan makon, inda saboda annobar coronavirus aka takaita adadin wadanda zasu halarci taron a zahiri da kuma wadanda za a gudanar ta yanar gizo.
Yayin da nazarin yin zabe ta hanyar aika sakonni ta gidan waya a Amurka ke janyo ce-ce ku-ce, shugaban hukumar aika sakonnin ya bayyana a gaban majalisar dattawan kasar.
Bayan shafe kusan rabin karni a fagen siyasar Amurka, a jiya Alhamis da daddare, Joe Biden ya amince da ya zama dan takarar shugaban kasar Amurka a zaben 3 ga watan Nuwamba,
Yau Litinin Yan Jam’iyar Democrat a nan Amurka zasu kadamar da babban taron jamiyar na kwanaki hudu da za’a gudanar ta yanar gizo.
Yayin gabatar da abokiyar takarar sa dan takarar shugaban kasa na jam'iyar Democrats ya caccaki shugaba Donald Trump da mataimakinsa Mike Pence akan kasa shugabanci na gari a lokacin annobar COVID-19, inda ya ce shi da Harris za su gyara barnar da aka yi.
Jihohi biyar na Amurka suna gudanar da zabuka a jiya Talata, da ya hada da 'yar majalisa daga jihar Minnesota Ilhan Omar, babbar mai sukar Shugaba Donald Trump, ta fuskantar kalubale mai tsauri a zaben fidda gwani na jam’iyyar Democrat a gundumar Minneapolis.
Domin Kari
No media source currently available