Adadin wadanda suka kamu da cutar COVID-19 ya kai 43,537 a Najeriya a cewar hukumar NCDC mai sa ido akan cututtuka masu yaduwa a daren ranar Asabar 1 ga watan Agusta.
Ziyara zuwa wasu kasuwannin sayar da raguna a birnin Legas ya nuna cewar, masu sayar da raguna da masu saye kowa na kuka, sabili da rashin ciniki musanman a kasuwar Alaba.
Tun lokacin da duniya ta shiga cikin mawuyacin hali bayan barkewar annobar cutar Coronavirus, ko COVID-19, rayuwar gaba daya ta canza, kuma babu tabbacin ko zata koma daidai.
Gwamnatin jihar Filato da ke arewa ta tsakiyar Najriya ta ce a yanzu jahar tana da wuraren gwajin cutar korona guda uku wanda a kullum ke gwada mutum dari hudu da tamanin da biyar.
Domin Kari