VOA ta yi hasashen tsohon mataimakin shugaban kasa a Amurka, Joe Biden wanda ya dade ana damawa da shi a siyasar Amurka, shi ne ake gani zai lashe zaben shugaban kasar, abin da ke nufin za a rantsar da shi a matsayin shugaban kasa ranar 20 ga watan Janairun 2021.