Gwamnatin Biden ta baiwa Najeriya damar siyan manyan jirage masu saukar ungulu na kai hare-hare na kusan dalar Amurka biliyan 1 duk da damuwar da kasar ke da ita ta zargin take hakkin bil adama yayin da kuma take fama da barazanar kungiyoyin 'yan bindiga da masu tsattsauran ra'ayi a arewacin kasar.
Farautar mutumin da ya kai harin kan mai-uwa-da-wabi da safiyar yau Talata a gundumar Brooklyn ta birnin New York ta hadu da tsaiko yau da rana yayin da aka gano kyamarar daukar hoto a tashar jirgin kasa na layin 36th street da ya kamata ta dau hoton maharin ta lalace.
Tun bayan da aka kai harin da safiyar yau Talata ake ta jiran cikakken bayanin halin da ake ciki, ganin cewa da farko an ce akwai bama bamai. To amma daga bisani hankula sun dan kwanta bayan da aka ce babu wanda ya mutu zuwa yanzu. Amma daga cikin wadanda abin ya rutsa da su, biyar na fama.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a ranar Juma’a a Abuja, ya ce Najeriya a shirye ta ke ta yi maraba da karin kudirori da saka hannun jari kan fasahar lataroni, yayin da ya yaba shirin kafa Cibiyar Raya Afurka ta Microsoft, da za ta ci dala miliyan 200.
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi kakkausar suka kan harin da aka kai filin jirgin saman Kaduna da kuma jirgin kasa da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna a ranakun 26 da 28 ga watan Maris, wanda rahotanni suka ce an kashe mutane da dama, ko jikkata, ko kuma sace su.
"Kare bakinka daga kiran sunan matata," abin da Smith ya fadi kenan biyo bayan sabanin da ya kai ga mari.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon ta'aziyyarsa ga shugaban Amurka Joe Biden, da iyalan Albright, da kuma jami'an diflomasiyyar duniya, bisa rasuwar mace ta farko da ta rike mukamin sakatariyar harkokin wajen Amurka, Madeleine Albright.
An tuhumi wasu iyaye biyu da laifin kisan kai bayan da aka zarge su da barin diyarsu ta yi mummunar kiba a cewar jaridar The Telegraph.
Wani wakilin leken asiri na musamman, Andrew John Innocenti, dake aiki a karkashin hukumar binciken gwamnatin tarayya ta gwamnatin Amurka, ya yi zargin cewa fitaccen jarumin nan na Instagram Hushpuppi ya sake samun sabbin tuhume-tuhume.
An dakatar da Kanye West daga Instagram na tsawon sa'o'i 24 ne saboda keta manufofin dandalin kan kalaman ƙiyayya da cin zarafi, in ji mai magana da yawun Meta Laraba.
Yayin da hankalin duniya ya karkata a kan yaki tsakanin kasashen Rasha da Ukraine, birnin New York a Amurka na daukar matakan kare al’ummarsa daga barazanar da cutar coronavirus ke yi a birnin da ya taba zama tungar annobar COVID-19 duniya.
Attoni Janar na Tarayya kuma ministan Shari'a Abubakar Malami ya mikawa Shugabar babbar kotun Tarayya takardar bukatar neman mikawa Amurkan DCP Abba Kyarin don fuskantar shari'a dangane da batun taka rawa a damfarar da ake zargin Hushpuppy da aikatawa.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.