Yau Alhamis, ‘yan sanda a Thailand sun ce wani tsohon dan sanda ya kai hari a wata cibiyar kula da yara a arewa maso gabashin lardin Nongbua Lamphu, in daya kashe akalla mutane 37, ciki har da yara 22, a daya daga cikin munanan hare hare a tarihin kasar da ma duniya baki daya.