Wannan nasara na nufin, ‘yan wasan na Angola sun kai zagayen Semi-finals, yayin da Morocco ta fice a gasar ta BAL.
Ita dai Man City ba ta taba lashe kofin gasar ba, hasali ma, wannan ne karon farko da ta taba kai wa wasan karshe a gasar ta UEFA yayin da Chelsea ta taba lashewa a 2012.
Masu sharhi a fannin kwallon kafa da masoya wasan, sun yi ta tsokaci kan abin da ya sa Suarez kuka.
Kamfanin dillancin labarai na AP, ya ruwaito cewa, Messi bai fita atisaye a ranar Juma’a ba.
‘Yan wasan na Angola sun kai zagayen ne bayan da suka doke FAP na kasar Kamaru da ci 66-64.
'Yan wasan na Mozambique sun nuna kwarewa sama da takwarorin karawarsu na Senegal wadanda mafi akasarinsu matasa ne.
Kungiyoyi 12 daga nahiyar Afirka suka shiga wannan gasa, wadanda suka hada da, Algeria, Angola, Kamaru, Masar, Madagascar, Mali, Morocco, Mozambique, Najeriya, Rwanda, Senegal da kuma Tunisia.
Rwanda na rukuni daya ne da Madagascar, Najeriya da Tunisia. Yanzu ita ce ke gaba a saman teburin rukuninsu na A.
An dage buga wasan ne a Turkiyya, bayan da Ingila ta saka kasar a jerin kasashen da ta hana matafiyansu shiga kasarta saboda karuwar cutar COVID-19.
Manchester City ta zama zakarar gasar Premier, bayan da abokiyar hamayyarta Manchester United ta sha kaye a hannun Leicester City da ci 2-1 a ranar Talata.
Sai dai ya ce mai yiwuwa, zai koma wata kungiyar idan har ya samu tayin da ya kwanta masa a rai.
A ranar Asabar PSG ta sanar da sabunta kwantiragin, inda ta wallafa wani bidiyonsa yana sanye da wata rigar kwallo da aka rubuta 2025 a baya.
Domin Kari