Fadar gwamnatin tarayyar Najeriya ta tattaro shugabanin addini da sarakunan gargajiya da na al'umma domin lalubo bakin zaren kawo zaman lafiya a duk fadin kasar
Kauyen Oymyakon Shine Yafi Kowane Wuri Da Bil Adama Ke Zaune A Duniya Sanyi
daliban Jamhuriyar Nijar suna nan suna zaman dirshan don bijirewa rashin iya shugabancin shugaban Jami'ar Zinder.
'Yan sanda sun kama wasu masu satar mutane akan hanyoyin Abuja zuwa Kaduna da Kaduna zuwa Kano tare da masu sayar masu da makamai da harsashai
Kamfanin Meko tare da hadin gwuiwar gidan Rediyon Freedom suka shirya gasar mawaka a Kano wanda ya tattaro mawaka da dama domin baje kolinsu
Shugaban Najeriya Muhammad Buhari ya kaddamar da tashar teku ta kan tudu a Kaduna wadda ita ce ta farko cikin guda bakwai da gwamnatinsa ke ginawa.
Domin Kari