Tattaunawar da Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi tattaunawar sa ta farko da manema labarai tun bayan da ya dare kujerar shugabancin kasar a watan Mayun 2023, ta janyo cece-kuce a tsakanin al'umman kasar.
Mutane 14 ne 'yan bindiga suka hallaka a kauyen Ari Doh, da aka fi sani da Gidan Ado, da ke yankin Ganawuri a karamar hukumar Riyom da ke jihar Filato a Najeriya, yayin da wasu mutane uku da suka sami raunuka ke kwance a asibiti.
Yayin da al'ummomi ke ci gaba da kokawa kan matsalar rashin tsaro a Najeriya, masu fafatukar kare hakkin bil'adama na nuna damuwa a kan yadda al'ummar Fulani ke shan tsangwama da rasa rayukansu a wasu wurare na kasar
An soke gudanar da bikin sakamakon mummunan harin bayan da al’ummar Nupawa daga makwabtan jihohi saku fara isowa a jajibirin kalankuwar.
A yayin shirye-shiryen bikin Kirsimeti na bana, al’ummar krista dake mararin zuwan sa a duk shekara, a wannan shekara bikin yazo musu a wani yanayin da basu taba ganin irinsa ba.
Hauhawar farashin kayan masarufi ya ragu a galibin kasashen duniya a 2024, sai dai hakan bai damu masu kada kuri’a ba
An samu sassauci a hauhawar farashi a zangon shekarar, inda ya nuna samun ragowa a farashin kayan abinci daga cikin kunshin kayan masarufin da ake bukata,
An kama mambobin kungiyar da ake zargin ‘yan tawayen Ambazonia ne a wani otel dake karamar hukumar Takum ta jihar.
Dr. Tunji-Ojo ya kuma jaddada muhimmancin lokacin a matsayin wanda za’a bunkasa kwanciyar hankali da karfafa zumunta tsakanin iyalai da sauran al’ummar gari.
“Wadannan zarge-zargen ba su da tushe, kuma ya kamata a watsar da su gaba daya.” Sanarwar ta kara da cewa.
Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne yayin da ake raba tallafin abinci a Mujami’ar.
Harin ya lalata tsarin dumama gidaje 630, da asibitoci 16 da makarantu 30 da wuraren renon yara da dama, a cewar hukumar dake kula da birnin, haka kuma burbushin makamai masu linzamin sun haddasa barna tare da tayar da gobara a yankuna 3.
Domin Kari
No media source currently available