Daga 1 zuwa 15 ga Janairun kowace shekara, gwamnatin Najeriya, kama da ga matakin tarayya har zuwa jihohi, sukan gudanar da bukukuwa na tunawa da sojojin da suka sadaukar da rayukan su wajen ganin kasar ta tsayu da kafafunta.
Hukumar Kula da 'Yan Gudun Hijira, 'Yan Ci Rani da Masu Gudun Hijira a Cikin Gida (NCFRMI) ce ta karbe su a Makarantar Horas da Ma’aikatan Shige da Fice da ke Kano a cewar rahotanni.
'Yan bindigar Kaduna sun koma jihar Neja da aika aikarsu
gazawar Amnesty wajen yin biyayya ga wannan umarni zai sabbaba rundunar daukar matakin shari’a domin kare mutuncinta.
Kamfanin na Olaosebikan ya doke ABOLOBI na Afirka ta Kudu da Xinjiang Shawan Oasis na kasar China a gasar.
Ministan ya jaddada cewar yayin da ake sa ran matsalar durkushewar lantarkin ta ci gaba, gwamnati ta mayar da hankali wajen rage yawan faruwarsa tare da ba da tabbacin gyara shi a kan lokaci.
Zulum ya jajantawa wadanda harin ya rutsa da su da iyalansu tare da ba da tabbacin cewar za a gano wadanda suka bata sannan a sake hadasu da iyalansu.
Manoman sun zarta iyakar da dakarun suka shata musu domin yin noma da kamun kifi a yankin da ya zama mafaka ga mayakan ISWAP da abokan hamayyarsu na Boko Haram da nakiyoyin da aka birne da kuma yiyuwar kai hare-hare cikin dare
Kwamishinan 'yan sandan jihar Nasarawa , Shettima Muhammad, ya jagoranci tawagar jami'ansa zuwa wurin inda suka gano gawawwaki 7 tare da bin sawun maharan.
Ana zargin Obasa da kashe Naira biliyan 17 wajen saka wata kofar shiga harabar majalisar.
Gwamnatin Abacha ta kama Obasanjo a 1995 a bisa zargin kitsa juyin mulki. Sai dai, an saki tsohon shugaban kasar bayan mutuwar Abacha a 1998.
Domin Kari
No media source currently available